Tehran (IQNA) Jaridar Isra’ila ta bayar da rahoton cewa babbar kotun hukunta manyan laifuka ta duniya ta sanar da dakatar da bincike kan laifukan Isra’ila a yankun Falastinawa.
Lambar Labari: 3484649 Ranar Watsawa : 2020/03/23
Bangaren kasa da kasa, Babbar mai shigar da kara a gaban kotun hukunta manyan laifuka ta duniya Fatou Bensouda, ta bukaci a gudanar da bincike kan kisan kiyashin da aka yi wa 'yan kabilar Rohingya a kasar Myanmar.
Lambar Labari: 3482558 Ranar Watsawa : 2018/04/10